Noble Quran » Hausa » Sorah Al-Balad ( The City )
Choose the reader
Hausa
Sorah Al-Balad ( The City ) - Verses Number 20
أَيَحْسَبُ أَن لَّن يَقْدِرَ عَلَيْهِ أَحَدٌ ( 5 )  
 
Kõ yanã zaton bãbu wani mai iya sãmun iko, a kansa?
ثُمَّ كَانَ مِنَ الَّذِينَ آمَنُوا وَتَوَاصَوْا بِالصَّبْرِ وَتَوَاصَوْا بِالْمَرْحَمَةِ ( 17 )  
 
Sa'an nan kuma ya kasance daga waɗanda suka yi ĩmãni, kuma suka yi wa jũna wasiyya da yin haƙuri, kuma suka yi wa jũna wasiyya da tausayi.
Random Books
- SIFAR HAJJI DA UMRA-Source : http://www.islamhouse.com/p/315025 
- QADDARA TA RIGA FATA-Source : http://www.islamhouse.com/p/156356 
- TAFSIRIN USHURIN KARSHE NA AL KURANI MAI GIRMA-Source : http://www.islamhouse.com/p/250950 
- ALKUR'ANI MAI GIRMA Da Kuma Tarjaman Ma'anõninsa Zuwa Ga Harshen HAUSA-Reveiwers : Malam Inuwa Diko Translators : Abubakar Mahmud Gummi From issues : Wuri Da Aka Tanada Musamman Don Buga AlRur'ani Mai Girma Na Mai Kula Da Masallatai Biyu Masu Tsarki Sarki Fahad Source : http://www.islamhouse.com/p/597 
- SIFAR HAJJI DA UMRA-Source : http://www.islamhouse.com/p/315025 















